Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    1,357 Pakistani Pilgrims Arrive in Madinah as Hajj 2026 Airlift Commences

    April 20, 2026

    Hajj 2026: Saudi Arabia Plans Massive Airlift with 12,000+ Flights for Pilgrims

    April 20, 2026

    Hajj 2026: Health Workers Invited to Join Volunteer Programme

    April 17, 2026

    Saudi Arabia Unveils Major Mina Expansion to Boost Pilgrim Capacity

    April 15, 2026

    Hajj Without Permit Violates Shariah Principles – Sheikh Sudais

    April 15, 2026
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Commences Vaccination of 965 Pilgrims Ahead of 2026 Hajj- By Abdulkadir Aliyu

    April 25, 2026

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024
  • Nahcon

    FG Weighs Policy Options to Cushion Aviation Fuel Costs, Assures Seamless 2026 Hajj Airlift

    April 30, 2026

    Hajj 2026: Inaugural Flight to Takeoff 3rd May – NAHCON

    April 28, 2026

    Kogi Clerics Hail NAHCON Chairman, Seek Sectoral Reforms

    April 26, 2026

    NAHCON Inaugurates Media Team for Hajj 2026, Urges Professionalism and Collaboration

    April 21, 2026

    NAHCON Warns Public Against Fake Hajj Visa Claims, Announces Closure of 2026 Visa Issuance

    April 15, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Gov Ahmad Aliyu and His Transformational Contributions to Hajj Administration in Sokoto

    March 23, 2026

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Hukumar Alhazzai ta Sokoto ta samu nasarar sanya Bayanan Mahajjatan 2,404 a Manhajar E-Track Masar
Hausa

Hukumar Alhazzai ta Sokoto ta samu nasarar sanya Bayanan Mahajjatan 2,404 a Manhajar E-Track Masar

adminBy adminFebruary 12, 2026No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1770916152105

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Sokoto ta samu nasarar kammala sanya bayanan dukkanin mahajjata 2,404 da suka yi rajista daga jihar a manhajar E-Track Masar, kafin rufe manhajar a hukumance da hukumomin ƙasar Saudiyya suka yi.

A sanarwar da Shugaban sashen yada labarai da sadarwa na Hukumar, Faruku Umar ya sanyawa hannu, yace Shugaban Hukumar, Alhaji Aliyu Musa, ne ya bayyana hakan a yau yayin wata ganawa da Mataimakan Jami’an Rajistar Hajji daga ƙananan hukumomi 23 na jihar.

Alhaji Aliyu Musa ya bayyana cewa, da rufe manhajar Masar, an shiga sabon mataki na gudanar da aikin Hajji, inda ya nuna cewa hukumomin Saudiyya tare da haɗin gwiwar Hukumar Hajji ta Ƙasa (NAHCON), sun bullo da sabbin tsare-tsare domin tabbatar da gudanar da aikin Hajjin 2026 cikin sauƙi da tsari mai kyau.

A cewarsa, ɗaya daga cikin muhimman sabbin ƙa’idojin da aka shimfiɗa wa kamfanonin jiragen sama shi ne bayar da tikitin tafiya tun kafin ranar tashi, inda kowane mahajjaci zai san takamaiman ranar tafiyarsa, lokaci da kuma wurin tashi.

Ya yi gargaɗin cewa rashin halartar jirgi a ranar da aka tsara (no-show) zai jawo hukunci, domin za a haɗa tikitin kowane mahajjaci ta hanyar dijital da Katin Nusuk ɗinsa.

Shugaban ya ƙara da cewa, daga yanzu mahajjata za su yi tafiya ne a rukuni-rukuni na mutane 45, inda kowane rukuni zai tashi tare, a sauke su tare a otal-otal ɗaya a Makkah, Madinah da Masha’ir, sannan su dawo Nijeriya tare bayan kammala aikin Hajji.

Haka kuma ya bayyana cewa sabon tsarin ya tanadi cewa NAHCON za ta tura bayanan mahajjata kafin isowarsu (pre-arrival data) a manhajar Nusuk Masar akalla sa’o’i 72 kafin tashin kowanne jirgin da zai ɗauki mahajjata zuwa Ƙasar Saudiyya.

Ya jaddada cewa ba za a amince da sauya rukuni ba bayan an fitar da biza.

Alhaji Aliyu Musa ya tabbatar da cewa Hukumar ta daidaita tsarin rajistarta domin bin dukkan sabbin ƙa’idojin, tare da manufar kare jin daɗin mahajjatan Jihar Sokoto da kuma tabbatar da gudanar da aikin Hajji ba tare da wata tangarɗa ba.

Bayanan Alhazai Etrack Masar Hukumar Alhazai Ta Sokoto
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

An Kammala Bitar Alhazai a Kano, Jigilar Maniyyata za ta Fara 14 ga Mayu

May 4, 2026

Hajjin 2026: Sama da Ma’aikatan Lafiya 700 da Motocin Asibiti 90 Sun Shirya a Madinah

May 2, 2026

Hajjin 2026: Saudiyya Ta Kaddamar da Horaswa Ga Malamai da Jagororin Maniyyata a Madina

May 2, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Hausa

An Kammala Bitar Alhazai a Kano, Jigilar Maniyyata za ta Fara 14 ga Mayu

By adminMay 4, 20260

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da cewa za ta fara jigilar…

Hajj 2026: Sokoto Hajj Delegation Inspects Hajj Terminal

May 4, 2026

Gombe Intensifies Preparations for 2026 Hajj as Stakeholders Chart Path for Seamless Operations

May 2, 2026

Niger Pilgrims Board Holds Pre-Haj Workshop for 2026 Hajj

May 2, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

An Kammala Bitar Alhazai a Kano, Jigilar Maniyyata za ta Fara 14 ga Mayu

May 4, 2026

Hajj 2026: Sokoto Hajj Delegation Inspects Hajj Terminal

May 4, 2026

Gombe Intensifies Preparations for 2026 Hajj as Stakeholders Chart Path for Seamless Operations

May 2, 2026

Niger Pilgrims Board Holds Pre-Haj Workshop for 2026 Hajj

May 2, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.