Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    1,357 Pakistani Pilgrims Arrive in Madinah as Hajj 2026 Airlift Commences

    April 20, 2026

    Hajj 2026: Saudi Arabia Plans Massive Airlift with 12,000+ Flights for Pilgrims

    April 20, 2026

    Hajj 2026: Health Workers Invited to Join Volunteer Programme

    April 17, 2026

    Saudi Arabia Unveils Major Mina Expansion to Boost Pilgrim Capacity

    April 15, 2026

    Hajj Without Permit Violates Shariah Principles – Sheikh Sudais

    April 15, 2026
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Commences Vaccination of 965 Pilgrims Ahead of 2026 Hajj- By Abdulkadir Aliyu

    April 25, 2026

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024
  • Nahcon

    FG Weighs Policy Options to Cushion Aviation Fuel Costs, Assures Seamless 2026 Hajj Airlift

    April 30, 2026

    Hajj 2026: Inaugural Flight to Takeoff 3rd May – NAHCON

    April 28, 2026

    Kogi Clerics Hail NAHCON Chairman, Seek Sectoral Reforms

    April 26, 2026

    NAHCON Inaugurates Media Team for Hajj 2026, Urges Professionalism and Collaboration

    April 21, 2026

    NAHCON Warns Public Against Fake Hajj Visa Claims, Announces Closure of 2026 Visa Issuance

    April 15, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Gov Ahmad Aliyu and His Transformational Contributions to Hajj Administration in Sokoto

    March 23, 2026

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Ramadan: Shugaban NAHCON ya mika sakon taya murna ga al’uma musulmi tare da yin kira ga yin addu’a ga kasa da samun nasarar aikin Haji
Hausa

Ramadan: Shugaban NAHCON ya mika sakon taya murna ga al’uma musulmi tare da yin kira ga yin addu’a ga kasa da samun nasarar aikin Haji

adminBy adminMarch 1, 2025No Comments2 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
FB IMG 1729326435968

Yayin da watan Ramadan ya kama, a madadin Mambobin Hukumar da Gudanarwa da daukacin ma’aikatan Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) Farfesa Abdullahi Saleh na mika sakon taya murna da fatan alheri ga daukacin al’ummar Musulmi a fadin kasar nan.

Gwamnatin Tarayya Ta Yabawa Shugaban NAHCON Bisa Kokarin Inganta Jin Dadin Alhazai- Daga Nura Ahmad Dakata

Wannan wata mai alfarma lokaci ne na zurfafa tunani na ruhi, tarbiyyar kai, da sabonta ibada ga Allah SWT. Lokaci ne da kofofin rahama da gafara suke budewa, kuma ake yawaita samun ladan ayyukan alheri. Ramadan ba lokaci ne na azumi da addu’a kadai ba amma dama ce a gare mu don karfafa dankon zumunci da ‘yan uwantaka, mu tausaya wa marasa galihu, da neman tsarin Allah a cikin dukkan al’amuranmu.

Shugaban yace Musulmi ya kamata  su yi amfani da wannan wata wajen tsarkake zukatansu, sabunta niyya, da himma wajen kyautata ibada da ayyukansu na yau da kullum.

A Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON), shugabancinta ya jajirce wajen yi wa al’ummar Musulmi hidima da kuma tabbatar da sun biya bukatunsu na gudanar da aikin Hajji mai alfarma.

A bisa haka ne aka ba da wani lokaci na alheri don ba wa maniyyata damar yin rajista da biyan kudaden shiga aikin Hajjin 2025.

A cewar Farfesa Abdullahi Saleh Usman, Muna addu’ar Allah SWT ya ba mu ƙarfi da basira don sauke nauyin da ke wuyanmu na ci gaban al’ummarmu. Ina yi mana wasiyya da mu kawar da kanmu daga munanan abubuwa da ka iya hana ci gabanmu a matsayinmu na al’umma, mu yi azumi da ikhlasi, muna neman karin albarka ga al’ummarmu da shugabanninta.

Mu kuma yi addu’ar samun nasarar ayyukan Hajjin bana da kuma lafiya da lafiya ga dukkan alhazai. Allah (SWT) Ya sa mu dace, Ya ba mu ikon yawaita alkhairan da ke cikin wannan wata mai alfarma. Ramadan Mubarak!

Farfesa Abdullahi Saleh Hajj 2025 Ramadan
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

An Kammala Bitar Alhazai a Kano, Jigilar Maniyyata za ta Fara 14 ga Mayu

May 4, 2026

Hajjin 2026: Sama da Ma’aikatan Lafiya 700 da Motocin Asibiti 90 Sun Shirya a Madinah

May 2, 2026

Hajjin 2026: Saudiyya Ta Kaddamar da Horaswa Ga Malamai da Jagororin Maniyyata a Madina

May 2, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Hausa

An Kammala Bitar Alhazai a Kano, Jigilar Maniyyata za ta Fara 14 ga Mayu

By adminMay 4, 20260

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da cewa za ta fara jigilar…

Hajj 2026: Sokoto Hajj Delegation Inspects Hajj Terminal

May 4, 2026

Gombe Intensifies Preparations for 2026 Hajj as Stakeholders Chart Path for Seamless Operations

May 2, 2026

Niger Pilgrims Board Holds Pre-Haj Workshop for 2026 Hajj

May 2, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

An Kammala Bitar Alhazai a Kano, Jigilar Maniyyata za ta Fara 14 ga Mayu

May 4, 2026

Hajj 2026: Sokoto Hajj Delegation Inspects Hajj Terminal

May 4, 2026

Gombe Intensifies Preparations for 2026 Hajj as Stakeholders Chart Path for Seamless Operations

May 2, 2026

Niger Pilgrims Board Holds Pre-Haj Workshop for 2026 Hajj

May 2, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.