Close Menu
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • Hajj News
  • Global
  • Health
  • Nahcon
  • Picture Gallery
  • Opinion
  • Videos
  • HAUSA
Facebook X (Twitter) Instagram
HAJJ CHRONICLES
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
Facebook X (Twitter) Instagram
SUBSCRIBE
  • Home
  • Hajj News

    1,357 Pakistani Pilgrims Arrive in Madinah as Hajj 2026 Airlift Commences

    April 20, 2026

    Hajj 2026: Saudi Arabia Plans Massive Airlift with 12,000+ Flights for Pilgrims

    April 20, 2026

    Hajj 2026: Health Workers Invited to Join Volunteer Programme

    April 17, 2026

    Saudi Arabia Unveils Major Mina Expansion to Boost Pilgrim Capacity

    April 15, 2026

    Hajj Without Permit Violates Shariah Principles – Sheikh Sudais

    April 15, 2026
  • Global

    Indonesia Plans to Acquire Land for Hajj Village Near Makkah’s Grand Mosque

    July 31, 2025

    Egypt To Halt Land Hajj Trips by 2026 Over Saudi Transport Policy Changes

    July 31, 2025

    UAE Unveils Streamlined Hajj 2026 Accreditation Process to Ensure Transparency and Quality

    July 24, 2025

    flyadeal Aims To Serve 75,000 International Hajj Pilgrims In 2025

    January 23, 2025

    Reflections on the 4th Hajj Conference and Exhibition in Jeddah – By Muhammad Ahmad Musa

    January 21, 2025
  • Health

    Gombe Commences Vaccination of 965 Pilgrims Ahead of 2026 Hajj- By Abdulkadir Aliyu

    April 25, 2026

    Gombe Muslim Pilgrim Board Commences Vaccination for 2025 Hajj Pilgrims – By Abdulqadir Aliyu Shehu

    April 28, 2025

    NAHCON Inaugurates Committee To Review National Medical Team Guidelines for Hajj 2025

    December 19, 2024

    Saudi Health Minister Strengthen Ties With Greece On Health Cooperation During Official Visit

    November 23, 2024

    Umm Al-Qura University volunteers extend help to pilgrims in Mina during Tashreeq

    June 17, 2024
  • Nahcon

    FG Weighs Policy Options to Cushion Aviation Fuel Costs, Assures Seamless 2026 Hajj Airlift

    April 30, 2026

    Hajj 2026: Inaugural Flight to Takeoff 3rd May – NAHCON

    April 28, 2026

    Kogi Clerics Hail NAHCON Chairman, Seek Sectoral Reforms

    April 26, 2026

    NAHCON Inaugurates Media Team for Hajj 2026, Urges Professionalism and Collaboration

    April 21, 2026

    NAHCON Warns Public Against Fake Hajj Visa Claims, Announces Closure of 2026 Visa Issuance

    April 15, 2026
  • Picture Gallery
  • Opinion

    Gov Ahmad Aliyu and His Transformational Contributions to Hajj Administration in Sokoto

    March 23, 2026

    Nigeria Hajj Industry: Back To Square One – By Abubakar Jidda Usman

    February 11, 2026

    NAHCON Reconciliation Viewed as Positive Step for Hajj Administration – By Muhammad Sulaiman Gama

    February 2, 2026

    NAHCON Board’s Vote of No Confidence: A Mask for Self-Interest.

    February 1, 2026

    Nigeria Hajj Industry: When Would Pilgrims’ Interest Supercede Personal Interest of Handlers and Stakeholders

    January 31, 2026
  • Videos
  • HAUSA
HAJJ CHRONICLES
Home » Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji
Hausa

Shugaban NAHCON Ya Bukaci Gaggauta Rijistar Hajjin 2026, Ya Danganta Nasarar 2025 da Albarkar Ubangiji

adminBy adminJuly 11, 2025No Comments3 Mins Read
Facebook Twitter LinkedIn WhatsApp Email Telegram
IMG 20250710 231118

Shugaban Hukumar JAlhazai ta Najeriya (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya bayyana godiya ta musamman ga Allah Madaukakin Sarki bisa nasarar gudanar da aikin Hajjin 2025, yana mai cewa nasarar ta samo asali ne daga albarkar Allah da hadin kan dukkan masu ruwa da tsaki.

KARANTA LABARI MAKAMANCIN WANNAN: Gwamnatin Tarayya Ta Yabawa Shugaban NAHCON Bisa Kokarin Inganta Jin Dadin Alhazai- Daga Nura Ahmad Dakata

Farfesa Saleh ya bayyana haka ne yayin da yake zantawa da manema labarai a Kano, jim kadan bayan dawowarsa daga kasa mai tsarki inda aka kammala aikin Hajjin bana.

 

A cewarsa, nasarar da aka samu ba tasa kadai bace, ko ta hukumar NAHCON, sai dai wata baiwa ce daga Allah wanda Ya sa aikin ya tafi lafiya kuma cikin nasara.

 

“Nasararmu a wannan shekarar ta Hajji ta samu ne da yardar Allah. Ba tawa bace, ba kuma ta hukumar NAHCON kadai ba Allah ne Ya albarkaci wannan aiki, Ya shiryar da mu duka cikin hanya madaidaiciya,” in ji shi.

 

Ya yaba da hadin kai da halin kirki da alhazan Najeriya suka nuna, tare da jinjinawa gudunmuwar da sauran bangarori suka bayar, ciki har da kwamitocin Majalisar Dattawa da ta Wakilai masu kula da harkokin Hajji.

 

“Kun ji komai daga bakin shugabanninmu daga kwamitocin Majalisa. Sun wakilce ni kuma sun bayyana abinda ke cikin zuciyata. Ina kuma matukar godiya ga kafafen yada labarai bisa kokarinku na isar da sakonmu ga jama’a. Muna godiya da hadin kai da sadaukarwarku,” ya kara da cewa.

 

Shugaban NAHCON ya jinjina wa goyon bayan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima suka baiwa hukumar, yana mai cewa irin wannan goyon baya ne ya taimaka wajen nasarar gudanar da aikin Hajjin bana.

 

“Muna godiya matuka ga Gwamnatin Tarayya. Shugaba Tinubu ya bamu cikakken goyon baya. Mataimakin Shugaba Shettima wanda mukewa aiki a ofishinsa, yana bin diddigin abubuwan da muke yi yana tambaya yau me ke faruwa, gobe me za ku yi. Wannan kulawa tasa muka yi aiki kamar iyali daya, muna da hadin kai da girmama juna,” in ji shi.

 

Yayin da ake shirin Hajjin shekarar 2026, Farfesa Saleh ya tabbatar da cewa NAHCON ta koyi darussa da dama daga aikin bana, kuma tana shirye fiye da da.

 

“InshaAllah, da irin kwarewar da muka samu da darussan da muka koya a bana, mun shirya sosai don gudanar da aikin Hajjin shekara mai zuwa. Muna rokon Allah Madaukakin Sarki Ya sanya Hajjin 2026 ya fi na bana nasara da albarka,” ya kammala.

Farfesa Abdullahi Saleh Hajin 2026 Shugaban NAHCON
Share. Facebook Twitter Telegram WhatsApp

Related Posts

An Kammala Bitar Alhazai a Kano, Jigilar Maniyyata za ta Fara 14 ga Mayu

May 4, 2026

Hajjin 2026: Sama da Ma’aikatan Lafiya 700 da Motocin Asibiti 90 Sun Shirya a Madinah

May 2, 2026

Hajjin 2026: Saudiyya Ta Kaddamar da Horaswa Ga Malamai da Jagororin Maniyyata a Madina

May 2, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

Don't Miss
Hausa

An Kammala Bitar Alhazai a Kano, Jigilar Maniyyata za ta Fara 14 ga Mayu

By adminMay 4, 20260

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da cewa za ta fara jigilar…

Hajj 2026: Sokoto Hajj Delegation Inspects Hajj Terminal

May 4, 2026

Gombe Intensifies Preparations for 2026 Hajj as Stakeholders Chart Path for Seamless Operations

May 2, 2026

Niger Pilgrims Board Holds Pre-Haj Workshop for 2026 Hajj

May 2, 2026
Stay In Touch
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • WhatsApp
Our Picks

An Kammala Bitar Alhazai a Kano, Jigilar Maniyyata za ta Fara 14 ga Mayu

May 4, 2026

Hajj 2026: Sokoto Hajj Delegation Inspects Hajj Terminal

May 4, 2026

Gombe Intensifies Preparations for 2026 Hajj as Stakeholders Chart Path for Seamless Operations

May 2, 2026

Niger Pilgrims Board Holds Pre-Haj Workshop for 2026 Hajj

May 2, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram WhatsApp
  • Home
  • About Us
  • Privacy Policy
  • Contact Us
© 2026HAJJ CHRONILES

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.